Dr. Usman Bugaje

HIGHLIGHTS OF POLICY,
OBJECTIVES AND PROGRAMMES
!
!
!
!
!
!
!
!
!
!
!
!
!
Transparent and accountable governance with commitment to Truth,
Equity and Fairness
Overhaul of the State Water Scheme Programme, get it revitalized and
expand it to provide potable water to rural and urban areas of the
state.
Ensuring delivery of free health care to women who are pregnant,
children under 5 years and the elderly; setting up the Ward Health
System and Revitalization of the Preventive Health Initiative.
Setting up an Agricultural Resuscitation Programme to ensure
availability and timely delivery of farming inputs, expansion of
irrigation schemes and development of agro-allied cottage industries
to promote jobs and income to rural populace
Provision of qualitative education; improvement of quality of tuition
through Teacher Development and Advancement Scheme (TEDAS)
and ensuring that the girl-child, Almajirai,women and handicapped
are catered for.
Raising the current low level of literacy by embarking on extensive
mass literacy programme that will endeavour to make One Million
citizens literate in four years
Improving workers (especially teachers) conditions of service, and
developing a home-based pension scheme, to address the aspiration
of Katsina State workers
Establishing Job creation and Entrepreneurship programmes
especially for the youth by working with NATA to enhance skills
acquisition and provide mechanics village with facilities for these
trainees
Revamping and resuscitating ailing industries and providing the
enabling environment for the emergence of other industries
Reinvigorating Rural Infrastructure and Development Programmes
Building opportunities through Information and Communication
Technology (ICT)
Establishing partnership with Traditional Rulers, Religious Leaders,
Labour Leaders, Youth, Women and Civil Society Organisations
Setting up Community Volunteer Corps (CVC) to enhance community
security and the protection of life and property
Dr. Usman Bugaje
Policy Document
for Democratic Transformation of
Katsina State
2015
Gubernatorial Campaign Organization
MUHIMMAN BATUTUWA
A KAN MANUFOFI DA TSARE-TSARE
!
Mulki babu kumbiya-kumbiya da kula da dukiyar jama'a tare da
gaskiya da adalci kuma da ba kowa hakkinsa.
!
Yi wa tsarin samar da ruwa na jihar garambawul, a farfado da shi, a
fadada shi, domin bayar da tsabtataccen ruwa ga mutanen karkara da
na maraya.
!
Tabbatar da bayar da kulawar lafiya kyauta ga mata masu juna biyu
da yara 'yan kasa da shekara 5 da tsofaffi, da kafa tsarin lafiya na
mazaba, da kuma farfado da aiyyukan duba gari.
!
Tsara shirye-shiryen farfado da noma domin a tabbatar da ana samun
kayan aikin gona kamar takin zamani a kan kari, da fadada shirin
noman rani, da kakkafa masana'antu na kayan gona, domin a sami
aiki, da kuma kudin kashewa.
!
Samar da ilimi mai nagarta da kyautata halin yin karatun da kafa
hukumar ci gaban malamai, kuma a tabbatar da cewa yara 'yan mata
'yan makaranta da almajirai da matasa da mata da kuma masu nakasa
sun sami tallafi.
!
Bunkasa halin da ilimi yake ciki a yanzu ta fara wani gangami sha
kundum a kan yaki da jahilci wanda zai sanya a sami ilmantar da
mutane MILYAN DAYA a cikin shekara hudu.
!
Kyautata halin da ma'aikata suke ciki musamman malamai, da bullo
da wani tsarin fansho namu na kanmu, domin a biya wa ma'aikatan
jihar Katsina bukatunsu.
!
Kafa wasu tsare-tsare domin samar da aiki da koya sana'o'i
musamman ga matasa ta hadin gwiwa da wasu kungiyoyi kamar NATA
a tabbatar sun koyi sana'o'i da kafa dandalin koyon kanikanci wanda
za a wadata da kayan aiki.
!
Tado masana'antun da suka durkushe a farfado da su, kuma a kafa
harsashn da zai bayar da dama ga kafa wasu masana'antu.
!
Gyara kayayyakin aiki, da ayyukan ci gaba na karkara
!
Samar da dama iri-iri ta amfani da fasahar sadarwa da sanarwa. (ICT)
!
Kulla hadin gwiwa da sarakunan da malaman addini, da shugabannin
kungiyoyin kwadago, da matasa da mata da kuma kungiyoyi masu
zaman kansu. don rayajihar katsina.
!
Kafa kungiyar sanya kai ta jama'a domin bunkasa tsaro a cikin
al'umma, da kare rayuka da dukiya.
Dr. Usman Bugaje
Tsarin Kawo Sauyi
Don Raya Jihar Katsina
da mutanenta
2015
Ofishin Yakin Neman Zabe Na Dan Takarar Gwamna